-->

Gusai In Zamfara Plagued After Violation Of Koran(Photos)

Loading...









The city of Gusau,Zamfara state, has been struck by plague after some people allegedly infringed or violated the Koran.One of the incident happened in Shattima Model Primary School.The information was shared in Hausa.I am not very good in Hausa.Our Hausa readers should please explain more.Below is the Hausa narration of the story.....
'Wata Annoba Ta Sauka A Garin Gusau, Inda Ake Keta Kur'ani Ana Zubarwa A Bandakuna
Yanzu wani sabon al'amari ya bullo a garin Gusau babban birnin jihar Zamfara, inda wasu kaskantattu mutane wadanda har zuwa yanzu ba a san ko su wanene ba suke bin bankunan makarantun boko ko na jama'a suna suke keta Kur'ani suna subawa a ramikan bandakunan.
Wannan lamari ya faru ne a Shattima Model Primary School sannan kuma akwai wasu makarantu da aka rawaito cewa an yi makamancin hakan duk kuma a cikin garin na Gusau'
Loading...

Comment Form is loading comments...
-- Composite Start -->
Loading...