According to the information shared in Hausa by Rariya,the woman pictured below and her son were involved in accident yesterday evening.Unfortunately for her,she died while her son survived.The son is currently receiving treatment at General Hospital Saminaka.Anybody who knows them should contact their relatives.A quick google search shows that the hospital is in Kaduna.Below is the Hausa narration of the story,our Hausa readers should please explain more.....
'SANARWA
Ta Rasu Sakamakon Hadarin Mota Amma Danta Na Raye
Wannan hoton wata mata ce da danta da suka yi hadari a gadan Lere shekaranjiya da yamma. Matar ta rasu amma yaron yana nan da ransa. Dukkansu na Babban Asibitin Saminaka.
Idan har Allah ya sa wani ya san ta, don Allah ya sanar da 'yan uwanta.
Akwai bukatar a yada sanarwar'.